Rundunar ˇ¦yan Sandan asar Iraqi ta bada rahoton tashin wani bom da aka boye cikin wata mota wanda ya ratsa ta cikin gungun taron jamaˇ¦a farar hula a birnin Bagadaza yau da rana.
A dai dai lokacin ne kuma wani an unar ba in wake a gefe guda ya tada bom a jikinsa a dai dai lokacin da ˇ¦yan sanda da wasu ke o arin kaiwa mutanen farko da suka jikkata agaji.
Mutane a alla 28 ne suka halaka. Ba wanda yace shike da alhakin kai wa annan hare-haren, sai dai ana zargin hannun ungiyar al-qaidar Iraqi.