VOANews.com

 

Yau A VOA:

Labarai Cikin Harsuna 45
'Yan Bindiga Sun Yi Fashin Wani Jirgin Dakon Kaya A Yankin Niger Deltan Najeriya

17/11/2008

 [insert caption here]Rahotanni daga Nigeria na cewa wasu ・yan bindiga sun sace jirgin ruwan aukan kaya tare da ma・aikatansa baki aya dab da ruwan tekun yankin Niger Delta da ake rikici a kudancin Nigeria. 

Har yanzu ba wata ungiyar da tace ita keda alhakin satar jirgin ruwan aukan kaya na MV Thou Galaxy jiya lahadi a dai dai lokacin da ya shiga zangon sauke kayan da ya auko a tashar jirgin ruwan warri. Kayan da jirgin ruwan yake oarin saukewa mallakar kamfanin mai na Chevron ne. 

Ba・a tantance ko daga wace ma・aikatan hjirgin ruwan suka fito ba, amma anji mai magana da yawun rundunar sojin Nigeria Rabe Abubakar yana cewa ga dukkan alamu mayaan ungiyar ・yan tawayen dake arashin jagorancin Tom Polo ne suka kai harin.


E-mail This Article Aika Labarin Nan ma Wani Ta E-Mail
Print This Article Shafi Mai Saukin Bugawa
  Muhimmin Labari
Harin Isra'ila Ya Kasa Raunana Rokokin Hamas

  Karin Labarai
Sojojin Isra'ila Sun Kutsa Cikin Zirin Gaza
Hukumomin Jihar Kano Sun Jefa Alhaji Hamisu Lamido Iyantama A Kurkuku  Audio Clip Available
John Atta-Mills Na Jam'iyyar Hamayya Ta NDC Shi Ne Sabon Shugaban Kasar Ghana
Isra'ila Ta Ce Lokacin Tsagaita Wuta Bai Zo Ba Tukuna
Shugaban Somaliya Yayi Murabus